Manyan mata

19/05/2026

Rahotanni sun bayyana cewa Hon. Isa Ali Pantami na shirin kawo wasu kyamarori na musamman dan saka ido kan magudin zabe

Muna Maraba Daku a Sabon Group Din’mu Mai Son Shiga ya Duba Comment section
18/05/2026

Muna Maraba Daku a Sabon Group Din’mu Mai Son Shiga ya Duba Comment section

17/05/2026

Shugaba Tinubu Ya Kawo ƙarshen Talauci A Fannin Ilimi A Najeriya babu talakan da bai zuwa makaranta sabo da talauci — Minista

Ministar Ƙaramar Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Farfesa Suwaiba Sa’id Ahmad, ta ce gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kawo ƙarshen matsalar da ke hana ‘ya’yan talakawa samun ilimi a Najeriya.

Ministar ta bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta samar da rancen karatu, tallafin makaranta da kuma shirye-shiryen horas da matasa sana’o’i domin tabbatar da cewa babu ɗalibin da zai bar karatu saboda rashin kuɗi.

Ta ce a ƙarƙashin shirin Renewed Hope Agenda, gwamnati na ƙoƙarin bai wa matasa damar samun ilimi da ƙwarewar dogaro da kai, domin rage zaman banza da talauci a ƙasar nan.

Sai dai furucin na zuwa ne a daidai lokacin da ‘yan Najeriya ke kokawa kan tsadar rayuwa da wahalar tattalin arziki, lamarin da ya sa mutane da dama ke ganin har yanzu talauci na ci gaba da hana wasu yara zuwa makaranta.

17/05/2026

Irin cutar da Aminu J Town yasha yi da sunan neman taimako abin takaici ne domin ni akwai abinda na sani kansa.

Akwai wata baiwar Allah a Zaria da batada lafiya yasa aimata Video zai nema mata taimako, ni dan unguwar da matar take ne, amma wallahi kamar yau ya Dora Videon washe gari ta mutu.

Amma Videon sama da shekara guda Aminu J Town har pinned din Videon yai a duk shafukansa, ina so ya fada mana kudaden da ya tara daga lokacin zuwa yanzu da Videon yake shafinsa wa ya bawa kudin ?

Inji Hussaini Dan Hajiya na Berekete Family

Ga Aslin Video'n  Dan Allah Duk Wanda Ya Kalla Ya Goge👇🏽👇🏽👇🏽
17/05/2026

Ga Aslin Video'n

Dan Allah Duk Wanda Ya Kalla Ya Goge👇🏽👇🏽👇🏽

17/05/2026

Zan Cigaba Da Daukar Matakai Masu Tsauri Idan Kuka Sake Bani Dama – Tinubu

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zai ci gaba da ɗaukar matakai masu tsauri da sauye-sauyen tattalin arziki idan aka sake zaɓensa a 2027.

Shugaban ya bayyana hakan ne a taron Africa CEO Forum da aka gudanar a Kigali, inda ya ce Najeriya na buƙatar sabbin dabaru domin farfaɗo da tattalin arziki tare da shawo kan ƙalubalen duniya. Ya kuma buƙaci jama’a da kamfanoni su riƙa biyan haraji yadda ya kamata domin cigaba

💋💕💟❤Manyan Matan arewa
17/05/2026

💋💕💟❤Manyan Matan arewa

17/05/2026
tunda na kasa samun mai sona to zan zaba a cikin friends dina saboda haka kowa ya aje min hotonshi in zama amma fa banda...
16/05/2026

tunda na kasa samun mai sona to zan zaba a cikin friends dina saboda haka kowa ya aje min hotonshi in zama amma fa banda yara

16/05/2026

FAƊI MU JI: An fara ce-ce-ku-ce kan ikon doka a Najeriya bayan zargin cewa hukumar ICPC ta hana A’isha, matar tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, kai masa abinci da magani duk da umarnin kotu da ya ba iyalansa, likitansa da lauyoyinsa damar ganinsa.

Lauyoyi da masu sharhi na ci gaba da tambayar ko akwai wata hukuma da ta fi kotu iko a tsarin dimokuraɗiyyar Najeriya?

Address

Rigasa
Abuja

Telephone

+2348128286497

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Manyan mata posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Practice

Send a message to Manyan mata:

Share